An gudanar da wani gagarumin taro na murnar cika shekaru 100 da kafa jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin a dandalin Tian'anmen dake tsakiyar birnin Beijing a ranar Alhamis.Xi Jinping, babban sakataren kwamitin kolin jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin, shugaban kasar Sin, kuma shugaban kwamitin koli na soja, ya...
Kara karantawa